1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Za a je zagaye na biyu na zaɓen shugaban ƙasa a Masar

May 26, 2012

Jam'iyar yan uwa musulmi a ƙasar Masar na ƙoƙarin shawo kan sauran yan takarar da suka sha kaye a zagaye na farko na zaɓen shugaban ƙasa

Muslim Brotherhood's presidential candidate Mohammed Mursi speaks at his last rally in Cairo, Egypt, Sunday, May 20, 2012. Egypt's election commission is vowing that next week's presidential election will be free and fair. The May 23-24 presidential election is the first since last year's ouster of longtime authoritarian ruler Hosni Mubarak. It marks the first time Egyptians will choose their leader in a race overseen by international monitors. (Foto:Fredrik Persson/AP/dapd)
Hoto: AP

jam'iyar ta na buƙatar samin haɗin kai na sauran yan takaradomin daƙile yunƙurin mayar da hannun a gogo baya, na ceto juyin juya halin da yayi sanadiyar faduwar tsohohuwar gwamnatin mulkin kama karya ta Hosni Moubarak:

jami'yar ta yan uwa musulmi na baiyana haka ne sakamakon fafatarwa da za a yi a zaɓen shugaban ƙasar zagaye na biyu a cikin watan Yuni mai zuwa, tsakanin Muhammed Mursi da kuma Ahmad Chafig wanda tshohon minista ne a tsohuwar gwamnatin wanda shi ne ya zo na biyu a zagayen na farko.Sayed Mustafa jigo ne a jamiyyar ta yan uwa musulmi: ''ya ce a yanzu duk masu ra'ayin juyin juya hali, ya kamata su yi kokowar ganin an zaɓi Mohammed Morsi.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Yahouza Sadissou