SiyasaJamus
Fargabar barkewar yaki a Gabas ta Tsakiya
August 9, 2024![](https://static.dw.com/image/69870723_800.webp)
Talla
Hakan ya biyo bayan shiga tsakani na Amurka, da Masar da Qatar wadanda suka yi gargadin cewar lokaci na kurewa. Wannan shawara na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza fada a yankin zirin Gaza,inda akalla mutane 18 suka mutu a hare-haren da Isra'ila ta kai kan makarantun boko biyu a cewar Hamas,Yanzu haka dai ana nuna damuwa da kuma fargaba a kan barkewar yaki a yankin na Gabas ta Tsakiyya baki daya a kan wannan rikici wanda ya hada da Iran da Libanon