1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabuka a wasu kasashen Afirka

October 3, 2013

Bayan daukar lokaci mai tsawo ana takaddama dangane da batun zabukan 'yan majalisu a kasashen Kamaru da Gini a yanzu kasashen sun yi nasarar yin zaben, ba tare da wasu manyan matsaloli ba.

A woman casts her ballot at a polling station in Guinea's capital Conakry September 28, 2013. Guineans voted on Saturday in a parliamentary election to complete its transition to democracy after a 2008 military coup and end decades of political instability. REUTERS/Saliou Samb (GUINEA - Tags: POLITICS ELECTIONS)
Hoto: Reuters

A makon da ya gabata ne kasashen Kamaru da Gini suka gudanar da zabukan 'yan majalisun dokoki, bayan dage lokutan zaben a baya. Al'ummomin kasashen biyu dai sun nuna farin cikinsu dangane da nasarar gudanar da zabukan, wanda suka dade suna hankoron ganin ya tabbata cikin kwanciyar hankali.

Mun yi muku tanadin rahotanni a kasa dangane da wannan batun.

Tsallake zuwa bangare na gaba Rahotanni da Sharhuna
Tsallake zuwa bangare na gaba Babban labarin DW

Babban labarin DW

Tsallake zuwa bangare na gaba Karin labarai daga DW