Zabuka a wasu kasashen Afirka
October 3, 2013![A woman casts her ballot at a polling station in Guinea's capital Conakry September 28, 2013. Guineans voted on Saturday in a parliamentary election to complete its transition to democracy after a 2008 military coup and end decades of political instability. REUTERS/Saliou Samb (GUINEA - Tags: POLITICS ELECTIONS)](https://static.dw.com/image/17120800_800.webp)
Talla
A makon da ya gabata ne kasashen Kamaru da Gini suka gudanar da zabukan 'yan majalisun dokoki, bayan dage lokutan zaben a baya. Al'ummomin kasashen biyu dai sun nuna farin cikinsu dangane da nasarar gudanar da zabukan, wanda suka dade suna hankoron ganin ya tabbata cikin kwanciyar hankali.
Mun yi muku tanadin rahotanni a kasa dangane da wannan batun.